Tehran (IQNA) Kungiyar hadin kan kasashen musulmi ta OIC ta yi maraba da sanarwar da Majalisar Dinkin Duniya ta fitar na gudanar da tattaunawa tsakanin bangarorin siyasar Sudan.
Lambar Labari: 3486801 Ranar Watsawa : 2022/01/10
Tehran (IQNA) Gwamnatin Pakistan ta yi kakkausar suka kan lalata masallatai da wuraren ibada da dukiyoyin musulmi a Indiya.
Lambar Labari: 3486492 Ranar Watsawa : 2021/10/30
Tehran (IQNA) bankin musulunci mai kula da bunkasa ayyukan ci gaba zai saka hannayen jari a Najeriya.
Lambar Labari: 3486198 Ranar Watsawa : 2021/08/13
Tehran (IQNA) kasar hadaddiyar daular larabawa ta samu ci gaba ta fuskar yawon bude a bangaren abubuwa na halal.
Lambar Labari: 3486155 Ranar Watsawa : 2021/07/31
Tehran (IQNA) Falastinawa ‘yan gwagwarmaya sun mayar da martani da makamai masu linzami a kan muhimman biranan Isra’ila.
Lambar Labari: 3485908 Ranar Watsawa : 2021/05/12
Gwamnatin Amurka ta fara yin nazari kan rufe kurkukun nan da ta gina a tsibirin Guantanamo na kasar Cuba.
Lambar Labari: 3485874 Ranar Watsawa : 2021/05/03
Tehran (IQNA) kungiyar Hizbullah ta yi Allawadai da farmakin yahudawa a kan musulmi a birnin Quds.
Lambar Labari: 3485842 Ranar Watsawa : 2021/04/24
Tehran (IQNA) kungiyar Ansarullah a kasar Yemen ta bayyana cewa makiya sun mayar da yankin Maarib a matsayin wata matattara da ‘yan ta’adda.
Lambar Labari: 3485710 Ranar Watsawa : 2021/03/03
Tehran (IQNA) Sheikh Bashir Ibrahimi daya ne daga cikin malamai da suka taka rawar gani wajen fatattakar Faransawa ‘yan mulkin mallaka daga kasar Aljeriya.
Lambar Labari: 3485436 Ranar Watsawa : 2020/12/07
Tehran (IQNA) bangaren kula da gyaran tsoffin littafai da takardu na hubbaren Imam Hussain na ci gaba da kara bunkasa ayyukansa.
Lambar Labari: 3485405 Ranar Watsawa : 2020/11/27
Tehran (IQNA) Shugaba Rauhani na Iran ya aike da sakon taya murnar zagayowar ranar da Lebanon ta samu ‘yancin kai.
Lambar Labari: 3485389 Ranar Watsawa : 2020/11/22
Tehran (IQNA) Ansarullah ta sako wasu Amurkawa biyu da take tsare da su domin ba da damar dawowar wasu ‘yan kasar Yemen sama da dari biyu da suke kasar Oman.
Lambar Labari: 3485278 Ranar Watsawa : 2020/10/15
Tehran (IQNA) a kowace rana akalla mutane 25 ne suke mutuwa sakamakon ci gaba da rufe filin jirgi na San’a a Yemen
Lambar Labari: 3485272 Ranar Watsawa : 2020/10/13
Tehran (IQNA) kungiyar Nujba a kasar Iraki ta bayyana cewa Amurka ce da kanta take da hannu wajen harba makamai a kan ofishinta a Iraki.
Lambar Labari: 3485223 Ranar Watsawa : 2020/09/27
Tehran (IQNA) gwamnatin jihar Lagos a Najeriya ta bayar da sanarwar cewa, za a iya bude masallatai domin gudanar da salloli biyar na kowace raa, amma bisa sharadin kiyaye dukkanin ka’idojoji na kiwon lafiya.
Lambar Labari: 3485202 Ranar Watsawa : 2020/09/20
Tehran (IQNA) tun daga shekara ta 1985 aka aka fara gudanar da buda na kirista da musulmia cikin watan azumi a Masar.
Lambar Labari: 3484795 Ranar Watsawa : 2020/05/14
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da taron cika shekaru hamsin da kafa kungiyar OIC.
Lambar Labari: 3484269 Ranar Watsawa : 2019/11/24
Kakakin rundunar Halifa Hatar da ke kaddamar da hare-hare kan birnin Tripoli na kasar Libya, suna ci gaba da kara kutsa kai a cikin birnin.
Lambar Labari: 3483592 Ranar Watsawa : 2019/04/30
Bangaren siyasa,
A lokacin da yake ganawa da manyan jami’an gwamnati da sauran bangarori na al’umma a jiya, jagoran juyin juya halin musulunci na Iran Ayatollah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewa; tun bayan samun nasarar juyin juya halin musulunci a Iran, Amurka take ta kulla wa Iran makida iri-iri da nufin rusa tsarin musulunci a kasar, amma har yanzu Amurka ba ta ci nasara ba.
Lambar Labari: 3482689 Ranar Watsawa : 2018/05/24
Bangaren kasa da kasa, cibiyar addini ta Azhar da ke kasar Masar ta ware wani bangare na musamman a baje kolin littafai na duniya a Alkahira mai suna Quds.
Lambar Labari: 3482333 Ranar Watsawa : 2018/01/25