Tehran an kaddamar da wani littafi da yake magana a kan yanayin rayuwar musulmi a kasar Philippines da ma wasu yankunan gabashin asia.
Lambar Labari: 3485007 Ranar Watsawa : 2020/07/22
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da taron tunawa da zagayowar cikar shekaru 40 na samun nasarar juyin juya halin musulunci a Iran a dakin taron DUSIT THANI da ke birnin Manila na kasar Philipines.
Lambar Labari: 3483359 Ranar Watsawa : 2019/02/10
Bangaren kasa da kasa, karamin ofishin jakadancin Iran a Manila ya nuna faifan bidiyo na karatun mtum na farkoa gasa kur’ani ta kasar.
Lambar Labari: 3483339 Ranar Watsawa : 2019/01/31
Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da taron ranar mab'as a kasar Philipines tare da halartar musulmi daga kowane bangare.
Lambar Labari: 3481434 Ranar Watsawa : 2017/04/24
Bangaren kasa da kasa, Iraniyawa mazauna birnin Manila sun gudanar da zaman makon shahadar Imam Rida (AS) a ofishin jakadancin Iran.
Lambar Labari: 3480986 Ranar Watsawa : 2016/11/30