Bangaren kasa da kasa, dakarun kasar Iraki sun kammala kwace muhimman wurare a cikin tsohon garin Mausul da ya rage a hannun 'yan ta'addan takriyyah na ISIS.
Lambar Labari: 3481655 Ranar Watsawa : 2017/06/29
Bangaren kasa da kasa, dakarun sa kai na kasar Iraki sun fara kaddamar da wani farmaki mai taken Muhammad rasulullah a Mausul.
Lambar Labari: 3481439 Ranar Watsawa : 2017/04/25
Bangaren kasa da kasa, Sojojin kasar Iraki na ci gaba da nausawa zuwa bangaren yamacin birnin Mausul, yankin da a halin yanzu shi kadai ne ya rage a karkashin ikon 'yan ta'addan ISIS a cikin birnin.
Lambar Labari: 3481370 Ranar Watsawa : 2017/04/02
Bangaren kasa da kasa, Sakamakon wani harin ta'addanci da aka kai yau a birnin Bagadaza na kasar Iraki, fiye da fararen hula talatin ne suka rasa rayukansu wasu da dama kuma suka jikkata.
Lambar Labari: 3480858 Ranar Watsawa : 2016/10/15